iqna

IQNA

babban sakataren
Babban Sakataren cibiyar kusanto da mazhabobin musulunci a tattaunawa da IQNA:
Tehran (IQNA) Babban sakataren cibiyar kusanto da mazhabobin muulunci Hojjatul Islam Hamid Shahriari ya bayyana cewa: Gudanar da baje kolin kur'ani tare da halartar masu fasaha da fitattun mutane daga addinai daban-daban na iya samar da tushen samar da mu'amala tsakanin kasashen musulmi .
Lambar Labari: 3488965    Ranar Watsawa : 2023/04/12

Tehran (IQNA) Babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ya yi ishara da cewa Allah Ta'ala ya sanya Isa (AS) da Imam Mahdi (AS) a matsayin manyan masu ceto ga bil'adama, yana mai cewa: tsayin daka wani fata ne da ya samu nasara cikin gaggawa kan makiya yahudawan sahyoniya.
Lambar Labari: 3488778    Ranar Watsawa : 2023/03/09

A wata ganawa da tawagar Majalisar Dinkin Duniya;
A wata ganawa da ta yi da wata tawaga daga Majalisar Dinkin Duniya, Hukumar Koli ta Addini ta Shi'a a Iraki ta jaddada bukatar kafa dabi'un hadin kai bisa mutunta hakki da mutunta juna a tsakanin mabiya addinai daban-daban da kuma dabi'un tunani.
Lambar Labari: 3488297    Ranar Watsawa : 2022/12/07

Tehran (IQNA) A yau ne shugaban kungiyar malaman gwagwarmaya ta kasa da kasa ya gana da babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon.
Lambar Labari: 3487906    Ranar Watsawa : 2022/09/24

Tehran (IQNA) Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen musulmi ya yi kakkausar suka dangane da harin ta'addanci da aka kai a birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya.
Lambar Labari: 3486833    Ranar Watsawa : 2022/01/17

Tehran (IQNA) kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya bukaci da a dakatar da bude wuta a yakin kasar Yemen
Lambar Labari: 3485755    Ranar Watsawa : 2021/03/19

Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da kakkausar murya kan sace yara 'yan mata 'yan makarantar kwana a cikin jihar Zamfara da ke Najeriya.
Lambar Labari: 3485699    Ranar Watsawa : 2021/02/28

Tehran (IQNA) an zabi Hussain Ibrahim Taha a matsayin sabon babban sakataren kungiyar kasashen musulmi ta OIC.
Lambar Labari: 3485411    Ranar Watsawa : 2020/11/29

Tehran (IQNA) kungiyoyin Fatah da Hamas sun cimma matsaya kan gudanar da zabuka a Falastinu wanda zai hada dukkanin bangarori.
Lambar Labari: 3485217    Ranar Watsawa : 2020/09/25

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterrres ya isar da sakon taya murnar salla ga dukkanin musulmi na duniya.
Lambar Labari: 3484828    Ranar Watsawa : 2020/05/23

Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya aike da wata wasika zuwa ga babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres dangane da yadda Amurka take yi fatali da dokokin kasa da kasa.
Lambar Labari: 3484780    Ranar Watsawa : 2020/05/09

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya yi tir da nuna kyama ga wasu mutane da sunan kyamar corona.
Lambar Labari: 3484776    Ranar Watsawa : 2020/05/08

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya ya isar da sakon taya murnar shiga watan Ramadan mai alfarma ga al’ummomin muuslmi na duniya.
Lambar Labari: 3484741    Ranar Watsawa : 2020/04/24

Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya bayyana cewa idan al’ummomin duniya suka hada kai za su iya kawar da corona.
Lambar Labari: 3484702    Ranar Watsawa : 2020/04/11

Tehran (IQNA) kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta yi Allawadai da kakkausar murya kan takunkuman Amurka a kan kasar Iran.
Lambar Labari: 3484663    Ranar Watsawa : 2020/03/27

Tehran (IQNA) Antonio Guterres babban sakataren majalisar dinkin duniya ya isar da sakon taya murnar idin Norouz.
Lambar Labari: 3484637    Ranar Watsawa : 2020/03/19

Tehran (IQNA) ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya aike da wasika zuwa ga babban sakataren majalisar dinkin duniya.
Lambar Labari: 3484614    Ranar Watsawa : 2020/03/12

Tehran - (IQNA) babban daraktan hukumar lafiya ta duniya WHO ya bayyana cewa, kiran cutar corona da cewa cuta ta mamaye duniya wannan tsorata al'ummomin duniya ne kawai.
Lambar Labari: 3484564    Ranar Watsawa : 2020/02/26

Tehran - (IQNA) Antonio Guterres babban sakataen majalisar dinkin duniya ya yi ishara da wata ayar kur'ani a yayin wani jawabinsa.
Lambar Labari: 3484533    Ranar Watsawa : 2020/02/18

Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbulallah ya bayyana yakin 33 a kan Lebanon da cewa shiri ne na Amurka.
Lambar Labari: 3483956    Ranar Watsawa : 2019/08/17